Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda jami’in Hukumar Kwastan ya yi sanadin mutuwar mutum 15 a Katsina

Nan take dai mutum 10 suka, karin wasu biyar kuma suka biyo baya.

’Yan bindiga sun sace fasto, matarsa da wasu mutum 28 a Kwara

Daga cikin wadanda aka sace har da wani Fasto da matarsa da kuma wasu matafiya.

Zanga-zangar neman Secondus ya sauka daga shugabancin PDP ta barke a Abuja

Matasan dai sun neme shi da ya yar da kwallon mangwaro, ya huta da kuda.

’Yan bindiga sun sace Kwamishina a Neja

An yi garkuwa da shi da misalin karfe 1 na daren ranar Litinin.

Majalisa ta gindaya sharudan kirkirar sabbin jihohi

INEC za ta gudanar da zaben jin ra’ayin jama’a idan ’yan majalisun sun amince.