Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mahara sun kashe mutum daya, sun kona gidaje da motoci a Zangon Kataf

Maharan sun kuma kona gidaje shida da motoci uku.

Yajin aikin likitoci ‘shirme’ ne —Ngige

Ministan Kwadago ya ba likitoci wa’adin janye yajin aiki ko a dakatar da albashinsu. Na gargadi ‘ya’yana likitoci su kaurace wa yaji

Matsalar tsaro: An sake tsawaita hutun makarantun Kaduna

Gwamnatin dai ta ce za a sanar da sabuwar rana da zarar tsaro ya inganta.

Bidiyon Dala: Har yanzu Ganduje bai biya ni tarar da kotu ta umarta ba – Jaafar Jaafar

Sai dai Jaafar ya ce har yanzu Gandujen bai bi umarnin kotun ba.

Hezbollah ta harba rokoki Isra’ila

Ta ce hakan na martani ne ga hare-haren Isra’ila kan Lebanon ranar Alhamis.