Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnati za ta sayi hannun jari a matatar man Dangote —Minista

Kudin hannun jarin ya wuce na gyaran matatar man Kaduna da ta Warri.

Yajin aiki: Gwamnati ta nemi yin zama da likitoci

Gwamnatin Tarayya za ta yi zama da likitoci a ranar Alhamis.

BUA ya raba kyautar tan 150 na siminti a Sakkwato

An raba Naira miliyan 10 ga al’ummomin da suka amfana a yankin Wamakko.

’Yar Kwamitin Amintattun PDP ta koma APC

Sanata Joy Emordi ta sauya shekara bayan rikicin cikin gidan PDP ya kazance.

Abin da ke kawo yawan sakin aure a kasar Hausa

Ummulhaba’isin mace-macen aure a Arewacin Najeriya da kuma mafita daga matsalar.