Manyan Labarai

Manyan Labarai

Manyan shari’o’i 5 da aka ‘kwanta’ kansu a Najeriya

Lamarin ya fara sanya damuwa a zukatan dangin wadanda abin ya shafa.

Mutum 1 ya tsere yayin da ‘yan bindiga suka sace mutum 8 a Neja

Maharan sun fasa gida sun yi awon gaba da yara.

Yunwar Wata 9 Ce Ta Sa Mu Yajin Aiki —Likitoci

Al’amura sun kusan tsayawa cik a asibitocin gwamnati da dama a sassan Najeriya.

Za a fara korar masu fallasa sirrin gwamnati daga aiki

Gwamnatin ta ce hakan ya saba da dokokin aikin gwamnati.

DSS ta kama matasa 5 da suka yi garkuwa da mai shekara 6 a Kano

Dubunsu ta cika ne lokacin da suka kira domin karbar kudin fansa.