Manyan Labarai

Manyan Labarai

UAE ta dage haramcin da ta sanya wa matafiya daga Najeriya

Kamfanin Emirates ne ya sanar da hakan a shafinsa na Intanet.

Za a rataye mutumin da ya kashe matarsa da danta a Adamawa

Mijin ya amsa cewa ya sassari matar tasa da Gatari sannan ya daddatsa dan da Adda.

An kashe masu garkuwa a wurin karbar kudin fansa

’Yan banga sun kashe su gaba daya suka kubutar da wanda aka sace.

Abin da nake fata daga shugabannin APC na kasa — Yari

Ba ni da wani matsayi na kashin kaina da ya wuce matsayin jam’iyya a hukumance.

‘Shayar Da Jarirai Nonon Uwa Alhakin Al’umma Ne’

Iyaye mata sun ce shayarwa ba karamin aiki ba ne, don haka akwai bukatar hada karfi da karfe