Gwamnatin Kano ta kaddamar da dakaru 2,000 na rundunar tsaron al’umma
An kaddamar da dakarun ne a daidai lokacin da jihar ke fama da matsalolin tsaro da suka shafi ayyukan daba, kwacen waya, shaye-shaye da kuma ayyukan ’
Manyan Labarai
An kaddamar da dakarun ne a daidai lokacin da jihar ke fama da matsalolin tsaro da suka shafi ayyukan daba, kwacen waya, shaye-shaye da kuma ayyukan ’
Jami’an sun kai samamen ne bayan samun rahoto kan ’yan bindigar da ake zargi da kai wa ’yan sanda hari
Masu garkuwa da mutanen na name a biya su Naira miliyan 1.5 kowanne daga cikin mutane 28 da ke hannunsu.
A ɗaya ɓangaren kuma, Fadar Shugaban Ƙasa ta yi nuni da cewa abin da aka yi gyara ne na fasaha da tsari, ba sauya ma’anar doka ba.
Mohammed Idris ya bayya cewa wannan mataki ya kawo ƙarshen rudani kan matsayin irin waɗannan laifuka