Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun mamaye asibiti suna neman likitoci

Sun yi awon gaba da wata nas da wata mai kula da mara lafiya.

’Yan ISWAP 91 sun mika wuya ga sojoji a Borno

’Yan kungiyar ISWAP din tare da iyalansu sun shiga hannun sojoji.

Lokacin mulkin karba-karba ya wuce —Sule Lamido

Ya ce Najeriya ba za ta ci gaba ba sai an daina batun mulkin karba-karba.

An daure wanda ya sace yara a Kano shekara 104

Babbar Kotun Jihar Kano ta same shi da laifuka 38 da ake tuhumarsa a kai.

Najeriya ba ta san da sayen makaman $875 daga Amurka ba —Minista

Gwamnatin Tarayya ta karyata labarin cinikin da ake cewa Majalisar Amurka ta hana.