Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnatin Kaduna ta sake maka El-Zakzaky a kotu

Gwamnatin ta ce bata gamsu da hukuncin kotu na sakin malamin ba.

Yadda ake fifita ‘sharholiya’ a kan ilimi a Najeriya

Yadda ake fifita masu harkar sharholiya fiye da zakakuran masu ilimi a Najeriya.

Marasa gaskiya ke komawa APC — Sule Lamido

Tsohon gwamnan Jigawan ya ce lokacin mulkin karba-karba ya wuce.

‘Akwai yiwuwar kudin kiran waya da na data ya karu a Najeriya’

Da zarar an kammala shirin, farashin kira da na data zai iya karuwa.

Safarar Mutane: Damuwar Duniya Kan Yadda Najeriya Ta Ciri Tuta

Hukumar Kula da Masu Kaura ta Dunuya ta ja kunnen Najeriya da ta dauki matakin gaggawa don kawo karshen safarar mutane.