Manyan Labarai

Manyan Labarai

Karin dalibai 3 sun kubuta daga hannun ’yan bindiga a Kaduna

Ta shaida cewa daliban uku sun shafe kwaki biyar suna yawo a jeji.

An sace Sarkin Jaba da ke Kaduna

Wannan lamari na zuwa bayan mako biyu da sace Sarkin Kajuru.

Masu garkuwa sun koma karbar kudin fansa ta banki a Abuja

“Ana wasa wuka za a yanka ni sakon kudin ya shigo wayar masu garkuwar.”

Buhari zai shafe mako biyu a Landan —Fadar Shugaban Kasa

Shugaban zai fara halartar wani taro ne kafin ya gana da likitocinsa.

’Yan IPOB na neman kawo cikas a kotun da ake shari’ar Kanu

Sai dai da adadinsu ya ci gaba da karuwa, ’yan sanda sun tarwatsa su.