Manyan Labarai

Manyan Labarai

ASUU ta yi barazanar sake tsunduma yajin aiki

ASUU ta ce biyu daga cikin alkawuran da gwamnati ta dauka kawai ta iya aiwatarwa.

Ba a kai wa Sarkin Kano hari ba —’Yan sanda

Lamari ne da ya shafi hatsari ba hari ba.

Mutum 145 ne za su shirya auren Yusuf Buhari da ’yar Sarkin Bichi

Kwamitin shi ne kuma zai shirya bikin ba wa Sarkin sandar mulki.

A karo na 6, an sake tsawaita wa’adin hada layukan waya da lambar NIN

Yanzu haka mutum miliyan 59.8 ne suka hada layukansu da lambar.

An tallafa wa manoman rani a Jigawa da aikin N10bn

An bullo da shirin ne don taimaka wa manoman yankunan karkara.