Manyan Labarai

Manyan Labarai

Buhari ya yi alkawarin dawo da martabar Arewa —Matawalle

Matawalle ya roki gwamnoni su ajiye bambancin siyasa a ciyar da Najeriya gaba.

Bayan karbar kudin fansa, ’yan bindiga sun ki sako Daliban Tegina

Kwana biyu bayan karbar kudaden da aka yi karo-karo, masu garkuwa sun ki sakin yaran.

Batanci: Za mu bi diddigin shari’ar Abduljabbar har a kammala ta – Ganduje

Ya bayyana hakan ne lokacin da ya kai ziyarar Sallah Gidan Kadiriyya.

Harin ’yan bindiga ya jikkata ’yan sanda uku a Kaduna

Yanzu haka dai ’yan sandan na can suna samun kulawa a asibiti.

COVID-19: China ta tallafa wa Najeriya da rigakafi 470,000

Ana sa ran karasowar rigakafin Najeriya nan ba da jimawa ba.