Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun harbo jirgin yaki a Zamfara

Matukin jirgin ya tsallake rijiya da baya bayan ’yan bindiga sun harbo jirgin.

Kotu ta hana Majalisa tsige Mataimakin Gwamnan Zamfara

Kotun ta kuma hana majalisar dakatar da mambobinta ’yan jam’iyyar PDP.

DSS ta kama Yahudawan Isra’ila 3 bisa zargin alaka da IPOB

Rahotanni sun ce Yahudawan sun zo Najeriya ne domin daukar wani fim.

Mun kasa samun natsuwa tunda muka sace Sarkin Kajuru — ’Yan bindiga

Sarkin na sane da shirin sace shi.

’Yan bindiga sun kashe jami’an ’yan sanda 13 a Zamfara

Maharan sun tsere yayin da sojojin da ke garin suka ci karfinsu.