Manyan Labarai

Manyan Labarai

An rufe Jami’ar Legas saboda annobar Coronavirus

Majalisar Gudanarwar Jami’ar Legas, ta umarci daliban da ke zama a dakunan kwananta da su fice bayan samun wasu dalibai da suka harbu da cutar Coronav

Amarya ta zama bazawara bayan kwana 2 da aurenta a Kano

Sun gamu da hatsarin mota a kan hanyarsu ta zuwa Abuja, nan take mijin ya rasu.

An bayyana Gwarazan Gasar Rubutattun Wakokin Hausa

Wakilin Aminiya ya zo na biyu a rukunin gasar Gani-Ga-Ka.

Yadda Hadurra ke lakume Rayukan Dubban ‘yan Najeriya

 Wasu alkaluma da Hukumar Kiyaye Hadurra ta Tarayya (FRSC) ta fitar sun nuna cewa a wata guda kawai mutane 1,059 ne suka riga mu gidan gaskiya sakama

Kuncin da mutanen Kaduna ke fuskanta ya dame ni — El-Rufai

Yanayin tsaron jihar abu ne mai tada hankali matuka.