Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sojoji sun yi hatsari yayin kai dauki a Borno

Mutum tara daga cikin dakarun sun samu rauni a yayin hatsarin.

A fara duban watan Zul-Hijja daga ranar Asabar – Fadar Sarkin Musulmi

Ranar ita ce ta yi daidai da 29 ga watan Zulkida  na shekarar 1442 bayan Hijira.

Zan tabbatar an hukunta wanda ya yi batanci ga Annabi – Tambuwal

Ko a ranar Alhamis sai da aka gudanar da zanga-zanga kan hakan a Fadar Sarkin Musulmi.

Yadda ’yan Arewa suke zaman dirshan a Kudu

Akwai dimbin ’yan Arewa da suka yi zaman dirshan shekara da shekaru.

An gano wani sabon nau’in COVID-19 a Najeriya

NCDC ta ce wannan nau’in na COVID-19 na yaduwa cikin sauri