Manyan Labarai

Manyan Labarai

Satar dalibai: UNICEF ya ja kunnen Najeriya

UNICEF ya ce idan ba a hanzarta daukar mataki ba. za a shiga wani bala’i

Kotu ta wanke tsohuwar ministar kudi, Kemi Adeosun

Kotun ta ce ba a bukatar takardar shaidar kammala NYSC kafin a zama minista

Haramta kiwon-sake ba zai yiwu ba a wasu jihohin —Zulum

‘Dole sai an magance matsalar tsaro kafin haramta wa makiyaya kiwo.’

Boko Haram ta kashe mutum 18 a Adamawa

Hankula sun tashi a kauyen Garka na Karamar Hukumar Hong.

’Yan bindiga sun harbe Shugaban kasar Haiti Jovenel Moise

Firiminista Claude Joseph ne ya sanar da hakan.