Manyan Labarai

Manyan Labarai

Bethel Baptist: Dalibai 121 ke hannun mu — ’Yan bindiga

Mun samu damar tattauna wa da wasu daga cikin daliban.

‘Ladan N50,000 za a bani na kai dauri 173 na tabar wiwi Daura’

Kudin basu zo hannuna ba tukunna har sai na isar da wannan sako.

Kudurin dokar hana yanka jakuna ya tsallake karatu na biyu

Kudirin dai na neman Najeriya ta amfana da kasuwar fatar jakunan wacce ake fitarwa kasashen ketare.

’Yan bindiga sun kashe mutum 19 a kauyen Katsina

Sun kashe da dama yayin da wasu suka tsere daga kauyen.

Bidiyon Dala: Kotu ta umarci Ganduje ya biya Jaafar Jaafar N800,000

Kotun dai ta umarce shi ya biya tarar ne saboda bata wa Jaafar din lokaci.