Manyan Labarai

Manyan Labarai

AFCON 2025: Mai masaukin baƙi ta lallasa Comoros

Mai masaukin baƙi ta fara gasar da ƙafar dama bayan doke Comoros da ci 2 da nema.

’Yan bindiga sun kashe mutum ɗaya, sun sace 5 a ƙauyen Zamfara

Rundunar ta ce tana yin duk mai yiwuwa don ganin am ceto waɗanda aka sace.

Yadda gobara ta ƙone kasuwa cikin dare a Kano

‘Yan kasuwar nemo Gwamnatin jihar ta taimaka musu, duba da irin asarar da suka tafka.

Sojoji sun kama kayayyakin da za a kai wa ’yan ta’adda a Borno

Rundunar ta yi alƙawarin ci gaba da tabbatar da tsaro a yankin Arewa Maso Gabas.

’Yan majalisa da dama sun yi watsi da sauye-sauyen dokar harajin Tinubu

‘Yan majalisar sun nemi a dakatar da dokokin harajin sai sun kammala bincike.