Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yaushe Jacob Zuma zai fara zaman kaso?

Jacob Zuma ya ce ba zai bi umarnin kotu na ya kai kanshi gidan yari ba

An sace mutum 7 a wata cibiyar lafiya da ke Zariya

’Yan bindigar sun yi awon gaba da ma’aikata biyar.

Shekaruna sun wuce na tsayawa takarar Shugaban Kasa — El-Rufa’i

El-Rufa’i ya ce tuni tsufa ya fara cimmasa.

’Yan bindiga sun hallaka mutum 7 a Kaduna

An kai harin ne a cikin kwana uku a Kananan Hukumomin.

NDLEA ta kama mutum 7, ta lalata kadada 22 ta gonar Tabar Wiwi a Edo

NDLEA ta ce darajar gonakin Tabar ta kai miliyoyin Nairori.