Manyan Labarai

Manyan Labarai

Babu sassauci ga masu taimakon Nnamdi Kanu

Gwamnati ta samo muhimman bayanai kan masu taimakon shugaban IPOB.

Dangartaka ta yi tsami tsakanin Ganduje da Hukumar Yaki da Rashawa ta Kano

Hukumar tana binciken wasu kwangiloli da aka bai wa iyalan Gwamna Ganduje.

Osinbajo zai halarci bikin mika sanda ga Sarkin Kano

Za a shafe kwanaki biyar ana gudanar da bikin a birnin Dabo.

Tegina: Dalibai biyu sun tsere daga hannun ’yan bindiga

Daya yarinyar tana asibiti kuma kamar ta samu tabin kwakwalwa.

’Yan Najeriya ne matsalar kasar nan — Buhari

Buhari ya ce kanmu za mu zarga idan aka zo batun halin da Najeriya ke ciki.