Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ya kamata farashin man fetur ya haura N280 —NNPC

An saukaka farashin ne ta yadda ’yan Najeriya za su iya saya babu takura.

’Yan bindiga sun kai wa ayarin Ganduje farmaki a hanyar Zamfara

Wata majiya ta ce an harbi mutum uku amma babu wanda ya mutu.

Kasashen da Nnamdi Kanu ya je kafin a kama shi

An cafke shi a birnin Prague na Jamhuriyar Czech, aka taso keyarsa zuwa Najeriya.

’Yan bindiga sun harbe dan Majalisar Zamfara

’Yan bindiga sun kashe Hon. Muhammad Ahmad a Jihar Katsina.

An yanke wa dan bindiga hukuncin bindigewa

Kotu ta kama direban ’yan bindiga da laifin hada baki da kuma satar mutane.