Manyan Labarai

Manyan Labarai

Jami’an tsaro sun kashe dalibai masu zanga-zangar karin kudin makaranta

Daliban Kwalejin Ilimi ta Jihar Kaduna sun yi arangama da jami’an tsaro.

Jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna ya lalace a daji

Fasinjoji da dama sun bayyana damuwarsu kan lalacewar jirgin.

Najeriya za ta fara karbar haraji daga ribar Google da Twitter – Osinbajo

Daga cikin kamfanonin da lamarin zai shafa har da Google da Twitter.

’Yan bindiga sun harbe mai juna biyu sun sace mijinta

Sun harbe mai juna biyun sannan suka yi awon gaba da mijinta.

‘Na yi wa matar aure fyade a kullum na tsawon watanni biyar’

Na turke ta a wani daki na tsawon watanni biyar inda a kullum na ke yi mata fyade.