Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sa-in-sa kan matsalar tsaro: DSS ta gayyaci Sheikh Gumi

Rundunar soji dai ta ce malamin ya zargi jami’anta da hada baki da ’yan bindiga.

Nan ba da jimawa ba farashin 1GB na data zai koma N390 – Osinbajo

A yanzu haka dai ana sayar da gigabait daya tsakanin N1,000 zuwa N1,200.

Ana dab da fara cinikin filin jirgin saman Abuja, Kano da wasu guda 2

Sai dai za a fara ainihin cinikin ne a watan Fabrairun 2022.

’Yan bindiga sun sace mutum 12 a Kaduna

’Yan bindiga sun sace mutum 12 a wani sabon hari da suka kai Karamar Hukumar Kachia.

Buhari zai sake tafiya Landan ganin Likita

Wannan shi ne balaguro na biyu domin neman lafiya da shugaban zai yi a bana.