Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yawancin ’yan bindigar da ke addabar mu ba ’yan Najeriya ba ne – Gwamnan Neja

Ya ce an dauko hayarsu ne domin a kassara Najeriya.

A bai wa ’yan IPOB damar ballewa daga Najeriya — Nastura Ashir

Ba zai yiwu mutum ya ci gaba da zama da wanda ba ya son zama da shi ba.

Jami’an shige da fice a Katsina ba su iya ko fareti ba —Babandede

Shugaban Hukumar ya ce har masauki jami’ai ke bin bakin haure suna karbar rashawa.

’Yan bindigar da suka sace ’yan makarantar Yawuri sun fitar da hotunansu

Daya daga cikin malaman makarantar ya tabbatar da sahihancin hotunan.

Masu zanga-zangar neman Buhari ya sauka sun fara kone-kone a Abuja

Hanyar dai ita ce take zuwa har filin jirgin sama na Abuja.