Manyan Labarai

Manyan Labarai

Biyafara: Gwamnonin Kudu maso Gabas sun nesanta kansu da ’yan IPOB

Gwamnonin sun kuma ce suna goyon bayan Najeriya a matsayin kasa daya.

Masu kai wa ’yan bindigar Kaduna burodi sun shiga hannu

Ya ce ya kan sami kusan N150,000 a kowanne mako ta hanyar kai musu burodin.

Amina Mohammed ta sake zama Mataimakiyar Sakatare Janar na MDD

Wa’adi na biyun dai zai fara ne daga ranar daya ga watan Janairun 2022.

Ebrahim Raisi ya zama sabon Shugaban Kasar Iran

Raisi zai zama Shugaban Iran na takwas tun bayan juyin-juya-halin kasar na 1979.

Buhari ya nemi MTN ya rage kudin data da kira

Shugaban Kasa ya nemi MTN ya rage farashi ya kuma inganta aiki a Najeriya.