Biyafara: Gwamnonin Kudu maso Gabas sun nesanta kansu da ’yan IPOB
Gwamnonin sun kuma ce suna goyon bayan Najeriya a matsayin kasa daya.
Manyan Labarai
Gwamnonin sun kuma ce suna goyon bayan Najeriya a matsayin kasa daya.
Ya ce ya kan sami kusan N150,000 a kowanne mako ta hanyar kai musu burodin.
Wa’adi na biyun dai zai fara ne daga ranar daya ga watan Janairun 2022.
Raisi zai zama Shugaban Iran na takwas tun bayan juyin-juya-halin kasar na 1979.
Shugaban Kasa ya nemi MTN ya rage farashi ya kuma inganta aiki a Najeriya.