Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kwalejin Yauri: ’Yan bindiga sun bar sako za su dawo

Dan Majalisar Tarayya daga yankin ya ce ’yan bindiga na cikin karensu ba babbaka.

FGC Yauri: An kashe dan sanda, an sace malamai da dalibai

’Yan bindigar sun sace Mataimakin Firinsifal sun harbi dalibai sun sace wasu.

’Yan bindiga sun sace dalibai, sun harbi wasu a Kebbi

Sun kashe jami’an tsaro masu gadin makarantar, suka yi wa dalibai luguden wuta.

’Yan bindiga sun kashe mutum 26 a kauyen Zamfara

Maharan sun kashe mutane da dama tare da sace dabobbi a yayin harin.

Sojoji: Har yanzu akwai aiki babba a gabanku — Buhari

Kada mu bari makiyanmu su wargaza mana ikon mallaka da muke da shi.