Manyan Labarai

Manyan Labarai

Iyayen daliban Islamiyyar Tegina sun fara barar kudin fansar ’ya’yansu

Iyayen daliban na bin masallatai da coci-coci neman barar kudin ceto daliban.

Za a kwace filayen da masu su suka ki ginawa a Abuja

Ya kuma ce hukumar za ta fara kwace filayen da aka raba wa masu harkar gine-gine.

Ba lallai Najeriya ta kai badi a matsayin kasa daya ba — Soyinka

Ko a makon da ya wuce dai sai da Soyinka ya goyi bayan masu yunkurin ballewa daga kasar.

Ana mini barazanar kisa kan yaki da cin hanci —Shugaban EFCC

Abdulrasheed Bawa ya ce ko a makon jiya sai da aka yi barazanar aika shi lahira.

Najeriya za ta fara buga wa kasar Gambiya takardun kudade

Emefiele ya ce Najeriya na da karfin buga kudaden kasancewar ta fara buga nata tun shekarun 1960.