Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sojoji sun daƙile yunƙurin mahara da kashe kwamanda a Borno

Majiyoyin sun ƙara da cewa, daga baya rundunar sojojin sama ta Operation Haɗin Kai ta kai farmaki da suka biyo baya, wanda suka ƙara kashe ‘yan

Na koma jam’iyyar APC don yi wa Tinubu godiya — Fubara

Fubara ya ce babu wanda ya tilasta masa wajen sauya sheƙa zuwa jami’yyar APC.

Tinubu zai gabatar da kasafin kuɗin 2026 a ranar Juma’a

Tinubu yana sa ran majalisar za ta amince da kasafin cikin ƙanƙanin lokaci.

Burkina Faso ta saki sojojin Najeriya 11 da ta tsare a ƙasarta

Kasar Burkina Faso ta sako sojojin Najeriya 11 da jirgin da suke ciki na rundunar sojin saman da ta tsare a ƙasarta saboda zargin keta mata sararin sa

Dan majalisar Zamfara ya sha mari da ruwan duwatsu a wajen ’yan mazaɓarsa

Dan majalisar dokokin jihar Zamfara mai wakiltar karamar hukumar Maru ta Kudu, Hon. Mika’ilu Kabiru Dangulbi, ya gamu da fushin al’ummar mazabarsa