Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mutum 93 ’yan bindiga suka kashe a kauyen Zamfara

Maharan da ke magana da yaren wata kasa sun harbe masu neman guduwa daga kauyen.

’Yan bindiga sun kashe mutum 51 a Zamfara

Mutanen yankunan Zurmi sun tsere saboda tsoron dawowar ’yan bindiga.

Shekau ya zabi a yi masa azaba a lahira —Shugaban ISWAP

Ainihin yadda aka aika Shekau lahira daga bakin shugaban kungiyar ISWAP.

Dalilin da matasan Najeriya za su mutu ba tare da samun aikin yi ba — Buhari

Matasa su tabbatar Najeriya ta zauna lafiya domin mutane su zo su zuba jari.

An sace dalibai da malamai a Kwalejin Nuhu Bamalli ta Zariya

Wannan shi ne hari na uku mafi girma da aka kai manyan makarantu a Jihar Kaduna.