Manyan Labarai

Manyan Labarai

Matsalar Tsaro a Arewa maso Yamma ta kai ni bango — Buhari

Gwamnoni su tashi tsaye ba wai su tsaya suna jiran Gwamnatin Tarayya ta yi musu komai ba.

Buhari zai kai ziyara Legas

Tuni jami’an tsaro suka yi wa Jihar Legas tsinke gabanin ziyarar Shugaba Buhari.

’Yan bindiga: Jami’an tsaro sun fara sintiri a dazukan Kano

An tabbatar wa da al’ummar Jihar Kano aminci kan rayukansu da dukiyoyinsu.

Twitter ya nemi sulhu da gwamnatin Najeriya

Kamfanin Twitter ya ce a shirye yake da ya sasanta da gwamnatin, inji Minista.

Da a biya kudin fansa gara ’yan bindiga sun kashe ni —Matar El-Rufai

Asia El-Rufai ta ce a shirye take ta mutu a hannun masu garkuwa.