Manyan Labarai

Manyan Labarai

Majalisar Tsaro ta yi zaman gaggawa

Washegarin zaman Shugaba Buhari, Ministan Tsaro, Babban Hafsan Tsaro da Babban Hafsan Sojin Kasa.

Majalisa ta gayyaci Lai Mohammed kan dakatar da Twitter

Ministan Sadarwa zai bayyana a gaban Majalisa kan dakatar da Twitter a Najeriya

Janar din soja 29 za su tafi hutun barin aiki

Manjo-Janar 29 ’yan aji na 36 za su tafi hutun barin aiki.

’Yan boko na neman wargaza Najeriya —Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi ya ce wasu tsiraru na so dole kasar ta koma hannunsu.

‘Korar da El-Rufai ya yi wa ma’aikatan jami’a haramtacce ne’

Kungiyar ASUU na zargin El-Rufai da saba alkawari wurin korar ma’aikatan jami’ar KASU.