Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan bindiga sun kashe mutum 5 sun raunata wasu a Katsina

’Yan bindigar sun kai a hari a kauyukan Karamar Hukumar Danmusa.

Matasa sun tare gwamna kan kisan mutum 88 a Kebbi

Masu zanga-zangar sun tare gwamnan jihar a kan hanyarsa ta zuwa gaisuwar ta’aziyya.

Soja ya kashe jami’in DSS saboda dan damfara

Tuni jami’an ’yan sanda suka fara gudanar da bincike.

Rufaida Umar ce gwarzuwar gasar Aminiya-Trust

Labarin Dimokuradiyyar Talaka ya yi zarra a gasar Aminiya-Trust ta 2020.

’Yan bindigar Neja sun kara kudin fasar daliban Islamiyya

Masu garkuwar na barazanar kashe yaran idan aba a biya Naira miliyan 200 ba.