Manyan Labarai

Manyan Labarai

Facebook ya bi sahun Twitter wajen goge sakon Buhari

Ya ce ya goge sakon da Buhari ya wallafa ne saboda ya karya ka’idojinsa.

Kotu ta ba da umarnin rage albashin ’yan Majalisar Tarayya

Wannan umarni ya wajaba bisa la’akari da matsin tattalin arziki da kasar ke fama da shi.

Gwamnati ta dakatar da ayyukan shafin Twitter a Najeriya

Hakan na zuwa ne bayan kwanaki da shafin ya goge wani sakon Buhari.

Hatsarin jirgin ruwa ya yi ajalin mutum 13 a Sakkwato

Hatsarin ya auku bayan kwanaki 9 da aukuwar makamancinsa a Jihar Kebbi.

An tabbatar da Usman Baba a matsayin Shugaban ’Yan Sanda

Majalisar Harkokin ’Yan sanda ta tabbatar da shi a matsayin cikakken Shugaban ’yan sanda.