Manyan Labarai

Manyan Labarai

Matsalar tsaro: Buhari ya gana da shugabannin INEC

Ana tsammanin zaman ya mayar da hankali kan hare-haren da aka kai wa INEC.

A daina tsangwamar masu sanya hijabi a Najeriya —Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmin ya ce yin hakan ne kawai zai tabbatar da ’yancinsu na yin addini.

An kubutar da mutum 62 daga hannun masu garkuwa a  Taraba

Wadanda aka kubutar din dai sun kwashe watanni a hannun masu garkuwar.

Rikicin IPOB: ’Yan kasuwar Kano sun tafka asarar N77m

’Yan IPOB dai sun banka wa motocin nasu ne da ke dauke da manja wuta a yankin Kudu maso Gabas.

’Yan bindigar Sakkwato da Zamfara ne ke addabar Neja — Sanata

Sanatan ya bukaci jami’an tsaro da su kara zage damtse wajen yakar ‘yan bindiga a jihar.