Manyan Labarai

Manyan Labarai

DAGA LARABA: Yadda Ragin Farashin Man Fetur Zai Shafi Rayuwar ‘Yan Najeriya

Ta wadanne hanyoyi ne rage farashin man fetur a Najeriya zai yi tasiri ga rayuwar ‘yan Najeriya?

Dan ƙunar baƙin wake ya ya kashe sojoji 5 a Borno

Wani dan ƙunar baƙin wake ya tarwatsa bam, inda ya halaka sojoji biyar a garin Pulka da ke karamar hukumar Gwoza a jihar Borno.

’Yan bindiga sun yi garkuwa da Fulani a Kogi

An ce mutane da dama ne aka tafi da su zuwa maboyar miyagun da ke cikin dazukan yankin.

Ganduje ya janye shirin kafa ‘sabuwar Hisbah’ a Kano

Tsohon Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, ya dakatar da shirinsa na kafa rundunar Hisbah mai zaman kanta a jihar.

Yarinya ta mutu, mai ciki ta haihu a hannun ’yan ta’adda a Neja

Rahotanni sun ce yarinyar ta rasu ne sakamakon wata cuta da ba a bayyana ba, bayan sun shafe sama da watanni biyu a hannun ’yan ta’adda.