Manyan Labarai

Manyan Labarai

‘Mutanen Najeriya za su yaba wa Buhari a karshen mulkinsa’

Hatta masu adawa da gwamnatin Buhari za su yaba masa a karshen wa’adin mulkinsa.

Sabon Babban Hafsan Sojin Kasan Najeriya ya kama aiki

Da yiwuwar za a yi wa manyan jami’an soji 30 ritaya ta dole.

Buhari ya gana da Jonathan kan rikicin Mali

Buhari ya bukaci a kai zuciya nesa domin magance rikicin siyasar Mali.

El-Rufai na cijewa za mu yi yajin aikin gama-gari —NLC

’Yan kwadago za su yi yajin aiki a Najeriya idan gwamnan ya cije kan korar ma’aikata

An kama hadimin gwamna kan satar karafan titin jirgi

Jami’an tsaro da ’yan kasar China masu sayen kayan satan sun shiga hannu.