Manyan Labarai

Manyan Labarai

Boko Haram na shirin kai hari Abuja — IGP

Muna kira da jami’an tsaro su tashi su farga kan halin da ake ciki.

Biden ya yaba da yarjejeniyar tsagaita wuta a yakin Isra’ila da Falasdinawa

An fara tsagaita wutar ranar Juma’a, wanda ya kawo karshen kwana 11 ana gumurzu.

Muna bincike a kan labarin mutuwar Shekau —Sojoji

Rahotannin mutuwar Shekau a hannun kungiyar ISWAP sun jawo ce-ce-kuce.

’Yan bindiga sun harbe dan Sarkin Kontagora

’Yan bindiga sun harbe Sardaunan Kontagora da wasu mutane har lahira.

Buhari ya kaddamar da sabbin jiragen yaki

Rundunar Sojin Sama na jiran isowar karin jirage 20 kafin karshen 2021.