Manyan Labarai

Manyan Labarai

Duk wanda ya biya ’yan bindiga kudin fansa za a daure shi shekara 15

Majalisar Dattawa ta kammala karatu na biyu a kan sabuwar dokar.

’Yan bindiga sun kashe mutum 8, sun kona coci a Kaduna

Sojoji sun hallaka ’yan bindiga uku a wani artabu a yankin Chukun na Jihar Kaduna.

Kungiyar kwadago ta janye yajin aiki a Kaduna

NLC ta dakakar da yajin aikin domin halartar zaman da Gwamnatin Tarayya ta kira

Zan daure shugabannin Kwadago shekara 21 –El-Rufai

El-Rufai ya ce zai yi wa shugabannin kwadago abin da ba za su kara marmarin Kaduna ba.

Gwamnatin Tarayya za ta gana da El-Rufai da NLC

Ministan Kwadago zai yi zama da bangarorin a ranar Alhamis.