Manyan Labarai

Manyan Labarai

Rikicin Dangote da Shugaban NMDPRA ya dauki sabon salo

Dangote ya bukaci a binciki Babban Daraktan NMDPRA, Injiniya Farouk Ahmed, inda ya yi ikirarin cewa an bayar da lasisin shigo da kusan lita biliyan 7.

Majalisa ta amince da nadin sabbin Jakadun da Tinubu ya gabatar

Sabbin jakadun su ne Aminu Muhammad Dalhatu daga Jihar Jigawa da Lateef Kayode Kolawole Are daga Jihar Ogun, da kuma Emmanuel Ayodele Oke daga Jihar O

Tsohon Shugaban Alkalan Najeriya Ibrahim Tanko ya rasu

Allah Ya yi wa tsohon Shugaban Alkalai Na Najeriya, Mai Shari’a Ibrahim Tanko, rasuwa.

Kasuwar Katakon Gombe ta yi gobara na 2 cikin wata ɗaya

Kasuwar Katako ta Gombe ta sake yin mummunar gobara, a karo na biyu cikin wata guda.

Buhari ya yarda cewa ina neman kashe shi —Aisha

Aisha ta bayyana cewa rashin yardar ta kai matsayin da har Buhari yakan kulle kansa a daki tare da kin cin abinci.