Yajin aikin Kaduna: NUPENG za ta shiga yajin gama-gari
Ma’aikatan man fetur na shirin shiga yayin aikin gama-gari kan takaddamar Kaduna
Manyan Labarai
Ma’aikatan man fetur na shirin shiga yayin aikin gama-gari kan takaddamar Kaduna
NLC ta ce za ta fara yajin aiki a fadin Najeriya daga ranar Litinin
Ta bukaci Gwamna El-Rufai kada ya kara dagula lamarin yadda ba za a iya shawo kansa ba.
Sun yi gargadi a kan mummunan tasirin da yajin aikin zai yi wa tattalin arzikin Jihar Kaduna.
Har kawo yanzu Kungiyar Kwadagon ba ta yi martani a kan lamarin ba.