Buhari zai tafi Paris halartar taron kasashen Afrika
Za su tattauna kan tsaro a yankin Sahel da Tafkin Chadi da kuma tattalin arziki.
Manyan Labarai
Za su tattauna kan tsaro a yankin Sahel da Tafkin Chadi da kuma tattalin arziki.
Ummi Zee-zee ta ce ta yi soyayya da tshohon Shugaban Kasa Babangida.
Wata mai jego ta ce ma’aikatan jinya sun yi ta marinta a lokacin da take nakuda.
Isra’ila ta ci gaba da luguden wuta a kan Gaza a matsayin martani ga hare-haren Hamas.
Buhari ya yi alkawarin cewa Najeriya za ta taimaki Chadi don tabbatar da zaman lafiya.