Manyan Labarai

Manyan Labarai

An yi fashi a kusa da Fadar Shugaban Kasa

’Yan fashi sun kai farmaki a gidan Shugaban Ma’aikatan Shugaban Kasa.

An dawo da dokar kullen COVID-19 a Najeriya

Dokar za ta fara aiki ne daga karfe 12 na daren Talata.

Yadda aka ceto masu Sallar Tahajjud da aka yi garkuwa da su

’Yan sanda sun ce kawo yanzu ba a san inda mutum 10 daga cikin masallatan suke ba.

Ba ni da alaka da wata kungiyar ta’adda — Abdulsalami

Ana alakanta shi da jirgin da aka kama yana yi wa ’yan ta’adda dakon makamai da abinci.

’Yan bindiga sun sace masu sallar Tahajjud 40 a Katsina

Mazauna gari sun yi shiri da zaman fakon maharan amma hakarsu bata cimma ruwa ba.