Manyan Labarai

Manyan Labarai

Za mu ci gaba da kamen motoci masu gilashi mai duhu —’Yan sanda

IGP Egbetokun ya jaddada cewa babu wata kotu da ta hana aiwatar da tsarin, wanda za a fara daga ranar 2 ga Janairu, 2026

NAJERIYA A YAU: Ce-ce Ku-ce Da Ya Dabaibaye Dauke Shalkwatar Bankin Masana’antu Zuwa Legas

Irin takaddamar da ta kaure tsakanin wadanda ke goyon bayan dauke shalkwatar bankin masana’antu da wadanda ke ganin hakan na da wata illa.

Maharba sun kashe ’yan bindiga 4 bayan Harin Cocin ECWA a Kogi

Hukumomi sun tabbatar cewa an kashe ’yan bindiga huɗu a yayin harin da suka kashe wani mutum 1, suka sace wasu 13 a wani  Jihar Kogi.

Sojojin Najeriya da Burkina Faso ta tsare na neman ɗauki

Sojojin da suka yi magana ta hannun wasu abokansu, sun bayyana cewa ci gaba da tsare su a Burkina Faso ya zama tamkar garkuwa da su.

Tsaro: ’Yan sanda sun tura motocin sulke 13 zuwa Kebbi

Ya ƙara da cewa wannan ƙarfafawa na nufin inganta tasirin ayyukan rundunar, faɗaɗa sintiri, da kuma tallafawa gaggawar amsa matsalolin tsaro a faɗin j