Za mu ci gaba da kamen motoci masu gilashi mai duhu —’Yan sanda
IGP Egbetokun ya jaddada cewa babu wata kotu da ta hana aiwatar da tsarin, wanda za a fara daga ranar 2 ga Janairu, 2026
Manyan Labarai
IGP Egbetokun ya jaddada cewa babu wata kotu da ta hana aiwatar da tsarin, wanda za a fara daga ranar 2 ga Janairu, 2026
Irin takaddamar da ta kaure tsakanin wadanda ke goyon bayan dauke shalkwatar bankin masana’antu da wadanda ke ganin hakan na da wata illa.
Hukumomi sun tabbatar cewa an kashe ’yan bindiga huɗu a yayin harin da suka kashe wani mutum 1, suka sace wasu 13 a wani Jihar Kogi.
Sojojin da suka yi magana ta hannun wasu abokansu, sun bayyana cewa ci gaba da tsare su a Burkina Faso ya zama tamkar garkuwa da su.
Ya ƙara da cewa wannan ƙarfafawa na nufin inganta tasirin ayyukan rundunar, faɗaɗa sintiri, da kuma tallafawa gaggawar amsa matsalolin tsaro a faɗin j