Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kama ’yan Boko Haram 13 a Kano

Mazauna wasu unguwanni a Jihar Kano sun firgita bayan samun rahoton kamen.

Boko Haram ta sake kai hari Gwoza karo na biyu a watan Ramadan

Ya zuwa yanzu dai ba a san adadin mayakan da sojojin suka kashe ba.

Firaiministan Pakistan ya shiga dakin da aka binne Manzon Allah a Madina

An bai wa Imran Khan da matarsa damar shiga dakin da aka binne Fiyayyen Halitta.

Sojoji sun cafke mutane da dama da ake zargi da ta’addanci a Kano

A cewar wani mazaunin yankin, sojojin sun kuma yi awon gaba da ilahirin mutanen da suka tarar a gidan.

’Yan IPOB sun kai hari ofishin ’yan sanda a Akwa Ibom, sun kashe mutum 6

Maharan sun kuma sami nasarar lalata motocin rundunar da ma wasu muhimman kayayyaki a ofishin.