Manyan Labarai

Manyan Labarai

Murar tsuntsaye: An kashe kaji 27,000 a Bauchi

An dai sami rahoton barkewar cutar a Kananan Hukumomin Bauchi da Toro a jihar.

Najeriya za ta fara gurfanar da masu taimaka wa ta’addanci a gaban kotu – Malami

To sai dai Ministan ya ki amincewa Ya fadi adadin wadannan mutanen da ake tattarawa.

Haduwar Daliban Afaka da iyayensu cikin hotuna

Farin cikin iyaye da daliban a lokacin haduwarsu ranar Juma’a.

Ana mika Daliban Afaka ga iyayensu

Daliban da aka kubutar sun isa harabar Kwalejin tare da rakiyar jami’an tsaro.

Kotun Koli ta tabbatar da hukuncin soke rijistar jam’iyyu 74

Kotun Kolin ta ce matakin ya yi daidai tanade-tanaden Kundin Dokar Zabe ta Kasa.