Manyan Labarai

Manyan Labarai

An yi musayar wuta tsakanin ɓarayin mota da ’yan sanda a Abuja

’Yan fashin suna isowa wurin da ’yan sandan daga shiyyar Galadimawa suke, sai suka buɗe wa jami’an wuta

Sojoji sun ceto mutane 3 daga cikin 5 da aka sace a Kano

Kyaftin Zubairu ya tabbatar da cewa sojoji suna yin iya ƙoƙarinsu don dawo da ragowar waɗanda aka sace cikin aminci.

An yi wa Ladani yankan rago a masallaci a Kano

Daga karshe mutanen unguwar suka kamo shi, suka lakaɗa masa duka, har ya ce ga garinku nan.

Matashi ya kashe mutum 3 a masallaci a Abuja

Daga bisani mutane suka kulle harabar masallacin, suka yi ta jifan wanda ake zargi da duwatsu, kafin daga ƙarshe su buge shi, wanda hakan ya yi sanadi

NAJERIYA A YAU: Yadda matsalar tsaro ke mana mu tafiye-tafiyen Kirsimeti

Yayin da bukukuwan karshen shekara ke kara karatowa, ‘yan Najeriya da da suka saba tafiye-tafiye a karshen shekara a wannan lokaci suna bayyana