Manyan Labarai

Manyan Labarai

An mayar da mu saniyar ware a harkar titin jirgin kasa –Gwamnan Gombe

Gwamnan ya koka matuka kan yadda ya ce an yi shakulatin-bangaro da yankin a ayyukan titin jirgin kasan.

Batanci ga Sahabbai: An dakatar da malami daga yin wa’azi a Bauchi

Umarnin dakatarwar dai na kunshe ne a cikin wata wasika da ma’aikatar ta fitar dauke da sa hannun Kwamishinan ma’aikatar, Alhaji Ahmad Aliyu Jalam.

Bashin da ake bin Najeriya ya doshi Naira tiriliyan 34

“Duk da cewa bashin da ake binmu zai yi tashin gwauron zabi, amma duk da haka bai taka kara ya karya ba,” inji shi.

Sarkin Musulmi bai halarci jana’izar diyar Sardauna ba

Ana zargin akwai tsamin dangartaka tsakanin Sarkin Musulmi da magajin gari

Yadda aka yi wa Fulani kisan gilla a Anambra

Kungiyar IPOB ta yi wa Fulani 19 ’yan gida daya kisan gilla a Jihar Anambra.