Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mutumin da ya jagoranci sace Daliban Kankara ya yi tuban muzuru

Tubabbun ’yan bindiga za su koma daji saboda zargin Gwamnati da rashin gaskiya.

Bayan cika baki, minitsa ya kasa gyara wutar lantarki

Bidiyonsa yana caccakar magabatansa kan rashin samar da wutar ta tayar da kura.

Rashin tsaro: Babu wanda ya tsira a Najeriya —Dahiru Bauchi

Ya ce ’yan kasar ba su taba zaton za su tsinci kansu a halin da kasar take ciki a yanzu ba

Ya halasta mai azumi ya sha abun kara kuzari —Sheik Lawan Abubakar

Matasan Kano sun dukufa shan kayan kara kuzari don kar azumi ya wahalar da su

Matsalar tsaro: Buhari ya nemi taimakon sojin Amurka

Buhari ya bukaci Amurka ta dawo da hedikwatar rundunar AFRICOM zuwa Afirka