‘Jami’an gwamnati na wa jami’an tsaro manakisa a yaki da ta’addanci’
Farfesa Dikwa ya ce manakisar ce dalilin ci gaban ta’addancin Boko Haram.
Manyan Labarai
Farfesa Dikwa ya ce manakisar ce dalilin ci gaban ta’addancin Boko Haram.
El-Rufai ya ce tattaunawa da biyan kudaden fansa ga ’yan bindiga ba su sa sun daina ba
‘Yan Najeriya sun shiga cikin halin kakanikayi saboda matsalar tsaro.
Bidiyon ya nuna matar soja da aka yi garkuwa da ita, daliban na rokon a cece su
Kalaman na zuwa ne kwana daya bayan Gwamnan jihar, Abubakar Sani Bello ya ce ’yan ta’addan sun kafa tutocinsu a wasu kauyukan jihar.