Manyan Labarai

Manyan Labarai

Matashi ya kashe mutum 3 a masallaci a Abuja

Daga bisani mutane suka kulle harabar masallacin, suka yi ta jifan wanda ake zargi da duwatsu, kafin daga ƙarshe su buge shi, wanda hakan ya yi sanadi

NAJERIYA A YAU: Yadda matsalar tsaro ke mana mu tafiye-tafiyen Kirsimeti

Yayin da bukukuwan karshen shekara ke kara karatowa, ‘yan Najeriya da da suka saba tafiye-tafiye a karshen shekara a wannan lokaci suna bayyana

’Yan bindiga sun sace mutane 7 a Kano

’Yan bindiga sun yi garkuwa da mutane bakwai a Ƙaramar Hukumar Gwarzo da ke Jihar Kano.

Bidiyon Turji ya yamutsa hazo tsakanin Matawalle da Gwamnatin Zamfara

Jagoran ’yan bindiga, Bello Turji, ya saki bidiyo a shafukan sada zumunta inda ya goyi bayan tsarin sulhu da aka fara a lokacin gwamnatin Matawalle a

’Yan bindiga sun kashe mutane sun sace masu ibada a coci a Kogi

Maharan sun kashe aƙalla mutane 4 tare da sace wasu da dama a coci a yankunan Jihar Kogi a ranar Lahadi