Manyan Labarai

Manyan Labarai

Cutar Murar Tsuntsaye: Manoman Kano sun tafka asarar N600m a watanni 2

Rahotanni dai sun ce tun bayan barkewarta, cutar ta kassara gidajen gona 42 cikin watanni biyu a jihar.

Shekara daya da rasuwar Abba Kyari: Me ya sauya a Najeriya?

Rasuwar Abba ta koyar da darasi ga ‘yan Najeriya, musamman game da cutar COVID-19

Ta’addanci: Pantami ya nesanta kansa da kalamansa na baya kan Al-Ka’ida da Taliban

Sai dai ya yi zargin cewa akwai siyasa a zarge-zargen dake alakanta shi da kalaman.

Abin da ya sa muka kama gandaye 11 a Kano —Hisbah

Ya ce hakan dai ya saba da koyarwar addinin Musulunci.

‘Ana yi wa ’yan Arewa kisan dauki dai-dai a Imo’

Ya zuwa yanzu dai, kimanin mutum 11 ke nan aka kashe ’yan Arewa a jihar ta Imo a cikin kasa da mako biyu.